Ezra 5:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai annabi Haggai, da annabi Zakariya zuriyar Iddo, suka yi wa Yahudawa a Yahuda da Urushalima annabci a cikin sunan Allah na Isra’ila wanda yake da mulki a kansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَوَنَّنْ لُواْكَثِ، أَنَّبِے هَغَّيْ دَ أَنَّبِے زَكَرِيَّا طَنْ إِدُّواْ سُنْيِ أَنَّبْثِ عَثِكِنْ سُونَنْ اللَّهْ غَ يَهُودَاوَنْ دَسُكٜىٰ ثِكِنْ ڧَسَرْ يَهُودَ دَ عُرُوشَلِيمَ، اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ وَنْدَ يَكٜىٰ مُلْكِ عَبِسَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haggai kuwa, da Zakariya ɗan Iddo, annabawa, suka yi wa Yahudawan da suke a Yahuza da Urushalima wa'azi da sunan Allah na Isra'ila wanda yake iko da su.