Ezra 5:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma domin kakanninmu sun ɓata wa Allah na sama rai, sai ya bari suka fāɗa cikin hannun Nebukadnezzar mutumin Kaldiya, sarkin Babilon, wanda ya rushe wannan haikali, ya kuma kwashe mutane zuwa Babilon.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سَبُواْدَ كَاكَنِّنْمُ سُنْ بَا اللَّهْ نَسَمَ ڢُشِے، يَبَادَسُو غَ حَنُّنْ نٜىٰبُكَدْنٜىٰزَّرْ، سَرْكِنْ بَابِيلَ، مُتُمِنْ كَلْدِيَ؞ شِينٜىٰ وَنْدَ يَهَلَّكَرْ دَ وَنَّنْ غِدَا يَكُمَ ݣُوشِ مُتَنٜىٰنْ ذُوَا بَوْتَا عَڧَسَرْ بَابِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma saboda kakanninmu suka tsokani Allah na Sama, sai ya bashe su a hannun Nebukadnezzar, Sarkin Babila, mutumin Kaldiya. Shi ne ya lalatar da Haikalin nan, ya kuma kwashe jama'a zuwa Babila.