Ezra 6:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mutanen Isra’ila, firistoci, Lawiyawa da kuma sauran waɗanda suka dawo daga bauta suka yi bikin keɓe gidan Allah, cike da farin ciki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ، وَتُواْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ لَوِيَاوَا دَ دُكَنْ سَوْرَنْ جَمَعَرْ دَسُكَ كُواْمُواْ دَغَ بَوْتَا سُكَيِ بِكٍ كٜىٰٻٜىٰ غِدَنْ اللَّهْ دَ ڢَضٍ ثِكِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai mutanen Isra'ila, da firistoci, da Lawiyawa, da sauran waɗanda suka komo daga bauta, suka yi bikin keɓe Haikalin Allah da murna.