Ezra 7:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ba shakka duk wanda bai yi biyayya da dokokin Allahnka ba, da kuma dokokin sarki ba dole a yanke masa hukuncin kisa, ko hukuncin kora, ko hukuncin raba shi da mallakarsa, ko kuma hukuncin kulle shi a kurkuku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ وَنْدَ يَڧِيِنْ بِيَيَّ دَ دُواْكَرْ اللَّهْ نْكَ، كُواْ دُواْكَرْ سَرْكِے، لَلَّيْ ذَاعَيِ مَسَ حُكُنْثِ، كُواْ نَمُتُوَ، كُواْ نَكُواْرَرْ دُواْلٜىٰ، كُواْ نَڨُوثٜىٰ دُوكِيَرْسَ، كُواْ نَسَاشِ عَكُرْكُكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk wanda bai yi biyayya da shari'ar Allahnka ba, ko shari'ar sarki, sai a yi masa hukunci mai tsanani, ko na mutuwa, ko na kora, ko na ƙwace dukiyarsa, ko na kurkuku.”