Ezra 7:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ezra ya iso Urushalima a wata na biyar na shekara ta bakwai na kama mulkin sarkin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عُزَيْرُ كُوَ يَ إِسُواْ عُرُوشَلِيمَ أَوَتَنْ بِيَرْ ثِكِنْ شٜىٰكَرَا تَبَݣَويْ تَمُلْكٍ سَرْكِے أَرْتَظٜىٰكْظٜىٰسْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ezra kuma tare da su, suka iso Urushalima a watan biyar na shekara ta bakwai ta sarautar sarkin.