Ezra 8:18 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da yake Allah yana tare da mu, sai suka aiko mana da Sherebiya, wanda ya iya aiki, shi daga zuriyar Mali ɗan Lawi ne, ɗan Isra’ila. Sai ya zo tare da ’ya’yansa da kuma ’yan’uwansa. Dukansu dai mutum 18 ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَيَكٜىٰ حَنُّنْ اللَّهْ نْمُ مَيْ أَلْحٜىٰرِ يَنَ تَرٜىٰدَمُو، سَيْ عَكَ عَيْكُواْ مَنَ دَ شٜىٰرٜىٰبِيَ، مُتُمْ مَيْ غَانٜىٰوَ دَغَ دَنْ‌غِنْ مَلِ طَنْ لَوِ طَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ يَذُواْ تَرٜىٰدَ یَیَنْسَ مَظَا دَ یَنْعُوَنْسَ؞ سُو مَظَا غُواْمَشَا تَݣُوسْنٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da yake Allah yana tare da mu, sai suka kawo mana mutum mai ganewa daga 'ya'yan Mali ɗan Lawi, ɗan Isra'ila. Sunan mutumin Sherebiya, da 'ya'yansa da 'yan'uwansa, su goma sha takwas ne.