Ezra 8:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A rana ta goma sha biyu ga watan farko, muka tashi daga bakin rafin Ahawa don mu tafi Urushalima. Alherin Allahnmu yana tare da mu, ya kuma kāre mu daga magabta da ’yan fashi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُكَتَاشِ دَغَ بَاكِنْ كُواْغِنْ أَهَوَ أَ رَانَ تَغُواْمَشَا بِيُ غَ وَتَ نَڢَرْكُواْ دُواْمِنْ مُتَڢِے عُرُوشَلِيمَ؞ حَنُّنْ اللَّهْ نْمُ يَنَ تَرٜىٰدَمُو، يَكُمَ ثٜىٰثٜىٰمُ دَغَ حَنُّنْ أَبُواْكَنْ غَابَنْمُ دَ كُمَ یَنْ ڢَشِ أَ حَنْيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Muka kuwa tashi daga kogin Ahawa a ran goma sha biyu ga watan ɗaya, don mu tafi Urushalima, Allahnmu kuma yana tare da mu, ya kuwa cece mu daga hannun maƙiyanmu, da mafasa a hanya.