Ezra 9:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
dokokin da ka bayar ta wurin annabawa lokacin da ka ce, ‘Ƙasar da za ku mallaka, ƙasa ce marar tsarki, mutanenta sun ɓata ta da ƙazamin hali, ƙazamin halinsu ya ɓata ko’ina.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْدَ كَبَامُ تَوُرِنْ أَنَّبَاوَا مَاسُ يِمَكَ حِدِمَ دَ كَڢَطَا مَنَ ثٜىٰوَ ڧَسَرْدَ ذَامُ شِغَ مُمَلَّكٜىٰتَ تَذَمَ غَادُوانْمُ، ڧَسَاثٜىٰ مَيْ ڧَظَنْتَا؞ ڧَبِيلُنْ ڧَسَرْ سُنْثِكَ تَكُواْعِنَ دَ أَيُّكَنْسُ نَبَنْ ڨَمَ دَ ڧَظَنْتَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Umarnan da ka umarta ta bakin bayinka annabawa cewa, ‘Ƙasar da kuke shiga don ku mallake ta, ta ƙazantu da ƙazantar al'umman da take cikinta. Ƙazantarsu ta cika dukan ƙasar.