Ezra 9:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
na kuma yi addu’a, na ce, “Ya Allah, ina cike da kunya, ba zan iya ɗaga fuskata gare ka ba, ya Allahna, domin zunubanmu sun fi mu tsayi, tudunsu har ya kai sama.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نَثٜىٰ، «يَا اللَّهْ نَا، كُنْيَا تَرُڢٜىٰ ڢُسْكَتَ حَرْ بَنْ عِيَ طَغَ كَيْنَ أَغَبَنْكَبَ؞ غَمَا ذُنُبَنْمُ سُنْ شَا كَنْمُ، سُنْيِ تُدُ حَرْ سَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Na ce, “Ya Allahna, kunya ta rufe fuskata, ban iya in ko ɗaga idanuna wajenka ba, gama muguntarmu ta sha kanmu, tsibin zunubanmu kuma ya kai har sammai.