Ezra 9:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Amma a yanzu a wannan ɗan lokaci Ubangiji Allahnmu ya yi mana jinƙai, ya bar mana saura, ya kuma ba mu wuri a wurinsa mai tsarki, ya kuma ba mu ganin haske, ya ɗan rage mana nauyin bauta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَنْذُ كُوَ طَنْ لُواْكَثِ كَطَنْ، يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْمُ يَيِمَنَ أَلْحٜىٰرِ دَ يَبَرْ مَنَ ضَغُواْوَرْ مُتَنٜىٰ دَ رَيْ، كُمَ دَ يَبَامُ تَبَّتَاثّٜىٰنْ وُرِے أَوُرِنْ ذَمَنْ مَيْ ڟَرْكِے، دُواْمِنْ يَطَنْ كَٰوُاْ مَنَ سَوْڧِ ثِكِنْ بَوْتَرْمُ يَكُمَسَا عِدَنُونْمُ سُيِ حَصْكٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma a yanzu a wannan ɗan lokaci Ubangiji Allahnmu ya yi mana alheri da ya bar mana ringi, ya kuma ba mu wuri a wurinsa mai tsarki, inda za mu zauna lafiya domin Allahnmu ya waye mana ido, ya kuma ba mu 'yar wartsakewa daga bautarmu.