Galatians 1:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma sa’ad da Allah, wanda ya keɓe ni daga mahaifa ya kira ni ta wurin alherinsa, ya kuma gamshe shi
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا اللَّهْ وَنْدَ يَكٜىٰٻٜىٰنِ تُنْ كَاڢِنْ أَحَيْڢٜىٰنِ، يَكُمَ كِرَنِ بِسَغَ أَلْحٜىٰرِنْسَ، حَرْ يَجِ دَاطِے
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma sa'ad da shi wannan da ya keɓe ni tun kafin a haife ni, ya kuma kira ni bisa ga alherinsa, ya ji daɗin