Galatians 2:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“In kuwa ya zama muna so mu sami zaman marasa laifi a gaban Allah ta wurin dogara ga Kiristi, sa’an nan an same mu mu kanmu ma masu zunubi ne, ashe, ko wannan zai nuna Kiristi yana ƙarfafa zunubi ke nan? A’a, ko kusa!
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِنْ كُوَ يَذَمَ مُنَ سُواْ مُسَامِ ذَمَ مَرَسَ لَيْڢِے أَغَبَنْ اللَّهْ تَوُرِنْ دُواْغَضَ غَ أَلْمَسِيحُ ، سَعَنً أَنْسَامٜىٰمُ مُو كَنْمُ مَا مَاسُ ذُنُوبِ نٜىٰ، تُواْ، وَنَّنْ ذَيْ نُونَ أَلْمَسِيحُ يَنَ حِدِمَرْ ذُنُوبِ كٜىٰنَنْ؟ أَعَ، كُواْ كُسَ!
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
In kuwa ya zamana, sa'ad da muke neman kuɓuta ga Allah ta wurin Almasihu, an tarar har mu kanmu ma masu zunubi ne, ashe, Almasihu yana hidimar zunubi ne? A'a, ko kusa!