Genesis 1:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Allah ya kira hasken “yini,” ya kuma kira duhun “dare.” Yamma ta kasance, safiya kuma ta kasance, kwana ta fari ke nan.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
اللَّهْ يَا كِرَا حَصْكٜىٰنْ «يِنِ»، يَا كُمَ كِرَا دُهُنْ «دَرٜىٰ»؞ يَمَّ تَاوُثٜىٰ، سَاڢِيَ تَايِ، ݣُونَ طَيَ كٜىٰنَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ya ce da hasken, “Yini,” duhu kuwa, “Dare.” Ga maraice, ga safiya, kwana ɗaya ke nan.