Genesis 1:6 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Allah ya ce, “Bari sarari yă kasance tsakanin ruwaye domin yă raba ruwa da ruwa.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ اللَّهْ يَثٜىٰ، «بَرِ مُرْڢِ يَكَسَنْثٜىٰ ڟَكَانِنْ ضُوَيٜىٰ، دُواْمِنْ يَرَبَ ضُوَيٜىٰنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Allah ya ce, “Bari sarari ya kasance tsakanin ruwaye, don ya raba tsakaninsu.”