Genesis 1:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Allah ya ce, “Bari ruwan da yake ƙarƙashin sama yă tattaru wuri ɗaya, bari kuma busasshiyar ƙasa tă bayyana.” Haka kuwa ya kasance.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ اللَّهْ يَثٜىٰ، «بَرِ ضُوَيٜىٰنْ دَسُكٜىٰ ڧَرْڧَشِنْ سَرَرِنْ سَمَ سُتَارُ أَوُرِے غُدَا، دُواْمِنْ بُوسَشِّيَرْ ڧَسَا تَبَيَّنَ؞» حَكَ كُوَ يَكَسَنْثٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Allah kuwa ya ce, “Bari ruwayen da suke ƙarƙashin sararin su tattaru wuri ɗaya, bari kuma sandararriyar ƙasa ta bayyana.” Haka nan kuwa ya kasance.