Genesis 10:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
(Daga waɗannan mutane ne masu zama a bakin teku suka bazu zuwa cikin ƙasashensu da kuma cikin al’ummansu, kowanne da yarensa.)
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ وَطَنَّنْ ظُرِيُواْيِ نٜىٰ مُتَنٜىٰ مَاسُ ذَمَ عَيَنْكِنْ بَاكِنْ تٜىٰكُ سُكَ ڢِتُواْ سُكَ يَطُ كُواْعِنَ؞ وَطَنَّنْ نٜىٰ ذُرِيَرْ يَڢٜىٰتْ، سُنَ ذَمَ عَڧَسَاشٜىٰنْسُ، بِسَغَ عِيَلَنْسُ دَ ڧَبِيلُنْسُ، كُواْوَنّٜىٰنْسُ دَ يَرٜىٰنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Daga waɗannan ne mazauna a bakin gāɓa suka yaɗu bisa ga ƙasashensu, kowanne da harshensa, bisa ga iyalansu da kabilansu.