Genesis 12:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya ce wa Abram, “Tashi ka bar ƙasarka, da mutanenka, da iyalin mahaifinka, ka tafi ƙasar da zan nuna maka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ إِبْرَمْ «تَاشِ دَغَ ڧَسَرْكَ دَغَ یَنْعُوَنْكَ دَغَ غِدَنْ بَابَنْكَ، كَتَڢِے ڧَسَرْدَ ذَنْ نُونَ مَكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ana nan sai Ubangiji ya ce wa Abram, “Ka fita daga ƙasarka, da danginka, da gidan mahaifinka zuwa ƙasar da zan nuna maka.