Genesis 12:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da fadawan Fir’auna suka gan ta kuwa, sai suka yabe ta wajen Fir’auna, aka kuwa kawo ta cikin fadarsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ دَتَّاوَنْ سَرْكِے ڢِرْعَوْنَ نَ مَصَرْ سُكَ غَنْتَ، سَيْ سُكَ يَبٜىٰتَ أَغَبَنْسَ؞ سَيْ عَكَ طَوْكِ سَارَيَ ذُوَا غِدَنْ ڢِرْعَوْنَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da fādawan Fir'auna suka gan ta, sai suka yabe ta a gaban Fir'auna. Aka ɗauke ta aka kai ta gidan Fir'auna.