Genesis 12:18 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Fir’auna ya kira Abram ya ce, “Me ke nan ka yi mini? Me ya sa ba ka faɗa mini cewa ita matarka ce ba?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢِرْعَوْنَ يَكِرَا إِبْرَمْ، يَثٜىٰ «وَنٜىٰ إِرِنْ أَبُ كٜىٰنَنْ كَيِ مِنِ حَكَ؟ دُوانْمٜىٰنٜىٰ نٜىٰ بَكَڢَطَا مِنِ ثٜىٰوَ عِتَ مَاتَرْكَثٜىٰ بَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Fir'auna ya kirawo Abram, ya ce, “Mene ne wannan da ka yi mini? Don me ba ka faɗa mini ita matarka ce ba?