Genesis 12:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Fir’auna ya yi wa mutanensa umarni a kan Abram, suka kuwa sallame shi tare da matarsa da kuma dukan abin da yake da shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے ڢِرْعَوْنَ يَا بَادَ عُمَرْنِ غَمٜىٰدَشِ؞ عَكَ كُوَ بِدَشِ يَكَامَ حَنْيَ تَرٜىٰدَ مَاتَرْسَ دَ دُكَنْ أَبِنْدَ يَكٜىٰدَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Fir'auna kuma ya umarci mutanensa a kan Abram, su raka shi da matarsa, da dukan abin da yake da shi.