Genesis 12:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Zan albarkaci duk wanda ya albarkace ka, in kuma la’anci duk wanda ya la’anta ka, dukan mutanen duniya za su sami albarka ta wurinka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكْ وَنْدَ يَا أَلْبَرْكَثٜىٰكَ، نِے ذَنْ أَلْبَرْكَثٜىٰشِ؞ دُكْ وَنْدَ يَا رٜىٰنَكَ، نِے ذَنْ لَعَنْتَشِ؞ دُكَنْ ڧَبِيلُنْ دُونِيَا، ذَاكَ ذَمَ مُسُ حَنْيَرْ أَلْبَرْكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗanda suka sa maka albarka zan sa musu albarka, amma zan la'anta waɗanda suka la'anta ka. Dukan al'umman duniya za su roƙe ni in sa musu albarka kamar yadda na sa maka.”