Genesis 13:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka Abram ya ce wa Lot, “Kada mu bar rikici yă shiga tsakaninmu, ko kuma tsakanin masu kiwon dabbobinka da nawa, gama mu ’yan’uwa ne.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِبْرَمْ يَثٜىٰ وَ لُوطُ «كَدَ رَشِنْ ذَمَنْ لَاڢِيَ يَشِغَ ڟَكَانِينَ دَكَيْ، كُواْ ڟَكَانِنْ مَاسُيِمَكَ كِيوُاْ دَ مَاسُيِمِنِ كِيوُاْ، غَمَا مُو یَنْعُوَ نٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Abram ya ce wa Lutu, “Kada rashin jituwa ya shiga tsakanina da kai ko tsakanin makiyayanka da nawa, gama mu 'yan'uwa ne.