Genesis 14:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kwarin Siddim kuwa ya cika da ramummukan kwalta, sa’ad da sarakunan Sodom da Gomorra suka gudu kuwa, waɗansu mutane suka fāɗa cikin ramummukan kwaltan, sauran kuwa suka gudu zuwa tuddai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ݣُورِنْ سِدِّمْ كُوَ يَنَ ثِكٜىٰ دَ رَامُكَ نَوَنِ أَبُ كَمَرْ مَنْݣُولْتَ؞ سَعَدَّ سَرَاكُنَنْ سُواْدُوامْ دَ غُواْمُواْرَ دَ سُواْجُواْجِنْسُ سُكٜىٰ غُدُ دَغَ يَاڧِ، سَيْ وَطَنْسُنْسُ سُكَ ڢَاطَ ثِكِنْ رَامُكَنْ؞ سَوْرَنْ سَرَاكُنَ عُكُ دَ سُواْجُواْجِنْسُ كُمَ سُكَ غُدُ ذُوَا يَنْكِنْ تُدَّيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Akwai ramummukan kalo da yawa a kwarin Siddim. Da Sarkin Saduma da na Gwamrata suka sheƙa da gudu sai waɗansunsu suka fāɗa cikin ramummukan, sauran kuwa suka gudu zuwa dutsen.