Genesis 14:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
ya albarkaci Abram yana cewa, “Allah Mafi Ɗaukaka Mahaliccin sama da ƙasa yă albarkace Abram.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَا سَا وَ إِبْرَمْ أَلْبَرْكَ يَثٜىٰ، «أَلْبَرْكَ تَا تَبَّتَا غَ إِبْرَمْ دَغَ اللَّهْ مَڢِے طَوْكَكَ ، اللَّهْ وَنْدَ يَحَلِثِّ سَمَ دَ دُونِيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuwa sa wa Abram albarka ya ce, “Shi wanda ya yi sama da ƙasa, Allah Maɗaukaki ya sa wa Abram albarka.