Genesis 14:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kuma albarka ta tabbata ga Allah Mafi Ɗaukaka wanda ya ba da maƙiyanka a hannunka.” Sa’an nan Abram ya ba shi kashi ɗaya bisa goma na kome.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَلْبَرْكَ تَا تَبَّتَا غَ اللَّهْ مَڢِے طَوْكَكَ وَنْدَ يَبَادَ أَبُواْكَنْ غَابَنْ إِبْرَمْ أَهَنُّنْسَ؞» سَيْ إِبْرَمْ يَبَا شِ زَكَّ تَدُكْ أَبِنْدَ يَڨُوثٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga Allah Maɗaukaki yabo ya tabbata, shi wanda ya ba ka maƙiyanka a tafin hannunka!” Abram kuwa ya ba shi ushiri na duka.