Genesis 14:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Abram ya ce, wa sarkin Sodom, “Na ɗaga hannu ga Ubangiji Allah Mafi Ɗaukaka, Mahaliccin sama da ƙasa, na riga na rantse
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا إِبْرَمْ يَاثٜىٰ وَسَرْكِنْ سُواْدُوامْ «نَارِغَا نَا ضَنْڟٜىٰ دَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ مَڢِے طَوْكَكَ ، وَنْدَ يَا حَلِثِّ سَمَ دَ دُونِيَا،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Abram ya ce wa Sarkin Saduma, “Na riga na rantse wa Ubangiji Allah Maɗaukaki, wanda ya yi sama da ƙasa,