Genesis 15:1 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bayan wannan, maganar Ubangiji ta zo wa Abram cikin mafarki cewa, “Kada ka ji tsoro, Abram. Ni ne garkuwarka, kuma ladanka zai zama mai girma.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْ وَطَنَّنْ أَبُبُوَ، سَيْ كَلْمَرْ يَهْوٜىٰهْ تَذُواْ وَ إِبْرَمْ ثِكِنْ رُعُيَ ثٜىٰوَ «إِبْرَمْ، كَدَ كَجِڟُواْرُواْ، نِے غَرْكُوَ نٜىٰ غَرٜىٰكَ، لَادَنْكَ ذَيْ يِيَوَ سُواْسَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan waɗannan al'amura, maganar Ubangiji ta zo ga Abram cikin wahayi cewa, “Abram, kada ka ji tsoro, ni ne garkuwarka, kana da lada mai yawa.”