Genesis 15:14 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma zan hukunta al’ummar da suka yi bauta kamar bayi, daga baya kuma za su fita da mallaka mai yawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا ذَنْ حُكُنْتَ ڧَسَرْدَ سُكَ بَوْتَا مَتَ؞ عَڧَرْشٜىٰ ذَنْسَا سُڢِتَ دَغَ ڧَسَرْ تَرٜىٰدَ أَرْزِڧِ مَيْ يَوَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
amma zan hukunta al'ummar da suka bauta wa, daga baya kuma da dukiya mai yawa za ta fita.