Genesis 15:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da rana ta fāɗi, aka kuwa yi duhu, sai wata tukunya mai hayaƙi, mai harshen wuta mai ci, ta bayyana, ta kuma wuce tsakanin abubuwan nan da aka tsaga.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْدَ رَانَ تَڢَاطِ، دُهُ كُمَ يَسَوْكَ، سَيْغَا ڧَرَمَرْ تُكُنْيَرْ وُتَا مَيْ هَيَاڧِے تَرٜىٰدَ وَنِ هَرْشٜىٰنْ وُتَا سُكَ بَيَّنَ؞ سَيْ سُكَ رَڟَا ڟَكَانِنْ نَامَنْ دَبُّواْبِنَّنْ دَ عَكَ ڟَڟَّٰغَ عَكَ كُمَ جٜىٰرَ حَنُّنْ دَامَ دَ هَغُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da rana ta fāɗi aka kuwa yi duhu, sai ga tanderun wuta mai hayaƙi da jiniya mai harshen wuta suka ratsa tsakanin abubuwan nan da aka tsattsaga a tsaka.