Genesis 15:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo gare shi cewa, “Wannan mutum ba zai zama magājinka ba, ɗa da yake zuwa daga jikinka ne zai zama magājinka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْغَا كَلْمَرْ يَهْوٜىٰهْ تَا ذُواْ وُرِنْسَ ثٜىٰوَ «كُواْ كَطَنْ، بَ شِينٜىٰ ذَيْ غَاجٜىٰكَبَ، عَمَّا طَنْ ثِكِنْكَ شِے ذَيْ غَاجٜىٰكَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ga maganar Ubangiji ta zo gare shi cewa, “Mutumin nan, ba shi zai gāje ka ba, ɗan cikinka shi zai gāje ka.”