Genesis 16:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ta ba wa Ubangiji wanda ya yi magana da ita, wannan suna. “Kai Allah ne wanda yake ganina,” gama ta ce, “Yanzu na ga wanda yake ganina.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ، تَا كِرَا سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ وَنْدَ يَيِ مَغَنَ دَ عِتَ «كَيْ اللَّهْ نٜىٰ مَيْ غَنِ؞» غَمَا تَثٜىٰ «حَرْ نِے نَغَ اللَّهْ نَرَايُ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ta kira sunan Ubangiji wanda ya yi magana da ita, “Kai Allah ne mai gani,” gama ta ce, “Ni! Har na iya ganin Allah in rayu?”