Genesis 16:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
saboda haka sai ta ce wa Abram, “ Ubangiji ya hana mini haihuwar ’ya’ya. Tafi ka kwana da baiwata; wataƙila in sami iyali ta wurinta.” Abram kuwa ya yarda da abin da Saira ta faɗa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سَارَيَ تَثٜىٰ وَ إِبْرَمْ «غَاشِ، يَهْوٜىٰهْ يَا هَنَنِ حَيْڢُوَ؞ كَشِغَ وُرِنْ بَيْوَتَ، كُواْ تَوُرِنْتَ نِے مَا إِنْ كَڢَ عِيَلِ؞» إِبْرَمْ كُوَ يَا سَوْرَرِ مَغَنَرْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Saraya ta ce wa Abram, “To, ga shi, Ubangiji ya hana mini haihuwar 'ya'ya. Shiga wurin baranyata, mai yiwuwa ne in sami 'ya'ya daga gare ta.” Abram kuwa ya saurari murya matarsa Saraya.