Genesis 16:5 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Saira ta ce wa Abram, โKai ne da alhakin wahalan nan da nake sha. Na sa baiwata a hannunka, yanzu da ta sani tana da ciki, sai ta fara rena ni. Bari Ubangiji yฤ shariโanta tsakanina da kai.โ
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณูุนููู ุณูุงุฑููู ุชูุซูููฐ ูู ุงููุจูุฑูู
ู ยซุจูุฑู ุซููุชูุฑู ุฏู ุนููู ุซููุซูููฐูู ุฏู ุนูุชู ุชููููุงูู
ู ูููููู! ููุง ุชููุฑู ุจูููููุชู ุนฺูงูุฑูุฌูููููุ ุนูู
ููุง ุฏู ุชูุบู ุชูููุฏู ุซูููุ ุณููู ุชฺูขูุงุฑููู ู
ููู ููููููุงูู ุฑูููฐููุ ุจูุฑู ููููููููฐูู ููุดูุฑูุนูููุชู ฺูููุงููููู ุฏููููู!ยป
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Saraya ta ce wa Abram, โBari cutar da aka cuce ni da ita ta koma kanka! Na ba da baranyata a ฦirjinka, amma da ta ga ta sami ciki, sai tana dubana a raine. Ubangiji ya shara'anta tsakanina da kai.โ