Genesis 16:6 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Abram ya ce, “Baiwarki tana a hannunki? Ki yi da ita yadda kika ga ya fi kyau.” Sai Saira ta wulaƙanta Hagar; saboda haka ta gudu daga gare ta.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا إِبْرَمْ يَثٜىٰ وَ سَارَيَ «أَيْ، بَيْوَرْكِ تَنَ ڧَرْڧَشِنْكِ، سَيْ كِيِ دَ عِتَ يَدَّ كِكَغَ دَامَ؞» سَعَنً سَارَيَ تَا بَاتَ وَهَلَ سُواْسَيْ حَرْ تَغُدُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Abram ya ce wa Saraya, “Ga shi, baranyarki tana cikin ikonki, yi yadda kika ga dama da ita.” Saraya ta ƙanƙanta ta, sai Hajaratu ta gudu daga gare ta.