Genesis 17:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ya gama magana da Ibrahim, sai Allah ya tashi daga gare shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ اللَّهْ يَا غَمَ مَغَنَ دَ إِبْرَٰهِيمْ، سَيْ يَهَوْرَ يَبَرْ إِبْرَٰهِيمْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da Allah ya gama magana da Ibrahim, sai ya tafi ya bar Ibrahim.