Genesis 17:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A wannan rana, Ibrahim ya ɗauki ɗansa Ishmayel da dukan waɗanda aka haifa cikin gidansa, da waɗanda aka sayo da kuɗinsa, ya kuwa yi wa kowane namiji a cikin gidansa kaciya kamar yadda Allah ya faɗa masa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِبْرَٰهِيمْ كُوَ يَا طَوْكِ طَنْسَ إِسْمَٰعِيلُ دَ دُكَنْ بَايِنْ دَ عَكَ حَيْڢَ أَغِدَنْسَ دَ وَطَنْدَ عَكَ سَيٜىٰسُ دَ كُطِنْسَ، يَيِ وَكُواْوَنٜىٰ نَمِجِ نَمُتَنٜىٰنْ غِدَنْسَ كَاثِيَ أَ رَانَرْ نَنْ، بِسَغَ مَغَنَرْ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ibrahim kuwa ya ɗauki Isma'ilu ɗansa, da dukan bayi, haifaffun gidansa, da waɗanda aka sayo su da kuɗinsa, ya kuwa yi wa kowane namiji na jama'ar gidansa kaciyar loɓarsa a wannan rana bisa ga faɗar Allah.