Genesis 17:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Aka yi wa kowane namiji a gidan Ibrahim kaciya, da waɗanda aka haifa a gidansa, da waɗanda aka sayo da kuɗi daga baƙo.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَنْيِمَسَ كَاثِيَ تَرٜىٰدَ دُكَنْ مَذَنْ غِدَنْسَ دَ وَطَنْدَ عَكَ حَيْڢٜىٰسُ أَغِدَنْ دَ وَطَنْدَ عَكَسَيٜىٰسُ دَكُطِ دَغَ حَنُّنْ وَنِ بَڧُواْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
da mazajen gidansa duka, da waɗanda suke haifaffun gidan da waɗanda aka sayo da kuɗi daga baƙi, aka yi musu kaciya tare da shi.