Genesis 17:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan ƙasar Kan’ana inda kake baƙo a yanzu, zan ba da ita a matsayin madawwamiyar mallaka gare ka da kuma zuriyarka a bayanka, zan kuma zama Allahnsu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَنْكُمَ بَاكَ، كَيْ دَ ذُرِيَرْكَ دَ ذَاسُذُواْ بَايَنْكَ، ڧَسَرْدَ كَكٜىٰ ذَمَنْ بَڧُنْثِ عَثِكِ، وَتُواْ دُكَنْ ڧَسَرْ كَنْعَنَ، دُواْمِنْ تَذَمَ غَادُوانْكُ حَرْ أَبَدَا؞ نِے كُوَ ذَنْذَمَ اللَّهْ نْسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Zan ba ka, kai da zuriyarka a bayanka, ƙasar baƙuncinka, wato dukan ƙasar Kan'ana ta zama mallakarka har abada, ni kuwa zan zama Allahnsu.”