Genesis 18:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ubangiji ya ce wa Ibrahim, “Me ya ba Saratu dariya har da ta ce, ‘Har zan iya haifi ɗa duk ta tsufata yanzu?’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰ وَ إِبْرَٰهِيمْ «دُوانْمٜىٰ سَارَةُ تَيِدَارِيَا تَثٜىٰ، ‹حَرْ ذَنْعِيَ حَيْڢَرْ طَا دُكْ دَ ڟُوڢَتَ يَنْذُ؟›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji ya ce wa Ibrahim, “Me ya ba Saratu dariya, har da ta ce, ‘Ashe zan haifi ɗa, a yanzu da na riga na tsufa?’