Genesis 18:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Ibrahim ya ɗaga ido, sai ya ga mutum uku suna tsaye kusa da shi. Sa’ad da ya gan su, sai ya tashi nan da nan daga mashigin tentinsa, ya tarye su, ya rusuna har ƙasa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ إِبْرَٰهِيمْ يَطَغَ عِدَنُونْسَ، سَيْ يَغَ مُتَنٜىٰ عُكُ أَغَبَنْسَ كُسَدَشِ؞ دَ يَغَنْسُ، سَيْ يَشٜىٰڧَ دَ غُدُ دَغَ ڧُواْڢَرْ تٜىٰنْتِنْسَ دُواْمِنْ يَتَرْيٜىٰسُ؞ سَيْ يَرُسُنَ دَ ڢُسْكَرْسَ حَرْ ڧَسَا،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ya ɗaga idonsa, ya duba sai ga mutum uku suna tsaye a gabansa. Da ya gan su, sai ya sheƙa da gudu daga ƙofar alfarwar, don ya tarye su. Ya yi ruku'u,