Genesis 18:23 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ibrahim ya matso wurinsa ya ce, “Za ka hallaka masu adalci tare da masu mugunta?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ إِبْرَٰهِيمْ يَمَڟُواْ كُسَ، يَثٜىٰ «أَشٜىٰ، ذَاكَ هَلَّكَ مَيْ أَدَلْثِے تَرٜىٰدَ مَيْ مُغُنْتَا؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ibrahim ya matso kusa, ya ce, “Ashe, za ka hallaka adali tare da mugun?