Genesis 18:27 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Ibrahim ya ƙara cewa, “Yanzu da na yi karambani har na yi magana da Ubangiji, ko da yake ni ba kome ba ne illa turɓaya da toka,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِبْرَٰهِيمْ يَا ثٜىٰ «غَاشِ نَيِ ڧَرْڢِنْ ذُوثِيَا إِنَ مَغَنَ دَ عُبَنْ‌غِجِ ، نِے دَ نَكٜىٰ بَكُواْمٜىٰبَنٜىٰ، عَمَّا تُرْٻَيَا نٜىٰ دَ تُواْكَ كَوَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ibrahim ya amsa ya ce, “Ga shi, na jawo wa kaina in yi magana da Ubangiji, ni da nake ba kome ba ne, amma turɓaya ne da toka.