Genesis 18:30 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ce, “Kada Ubangiji ya yi fushi, amma bari in ƙara magana. A ce mutum talatin kaɗai aka samu a can fa?” Ya ce, “Ba zan aikata ba, in na sami mutum talatin a can.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
إِبْرَٰهِيمْ يَا ثٜىٰ «كَدَ دَيْ عُبَنْغِجِ يَيِ ڢُشِے، ذَنْسَاكٜىٰيِنْ مَغَنَ؞ دَاعَثٜىٰ ذَاعَ سَامِ تَلَاتِنْ أَوُرِنْ ڢَا؟» سَيْ يَأَمْسَ «بَذَنْيِبَ، إِنْ نَسَامِ تَلَاتِنْ أَوُرِنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya ce, “Kada dai Ubangiji ya husata, zan yi magana. Da a ce za a sami talatin a wurin fa?” Ya amsa, “Ba zan yi ba, in na sami talatin a wurin.”