Genesis 18:5 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Bari in samo muku wani abu ku ci don ku wartsake, sa’an nan ku ci gaba da tafiyarku; da yake kun biyo wurin bawanku.” Suka ce, “To, sai ka yi abin da ka ce.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَرِ كُمَ إِنْكَٰوُاْ دُنْڧُلٜىٰنْ غُرَاسَ دُواْمِنْ كُثِ كُسَامِ ڧَرْڢِے، تُنْدَيَكٜىٰ كُنْذُواْ وُرِنْ بَاوَنْكُ؞ بَايَنْ حَكَ سَيْ كُوُثٜىٰ؞» سَيْ سُكَ أَمْسَ سُكَثٜىٰ «كَيِ أَبِنْدَ كَڢَطَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
ni kuwa in tafi in kawo ɗan abinci, don rayukanku su wartsake, bayan haka sai ku wuce, tun da yake kun biyo ta wurin baranku.” Sai suka ce, “Madalla! Ka aikata bisa ga faɗarka.”