Genesis 19:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen nan biyun suka ce wa Lot, “Kana da wani a nan, ko surukai, ko ’ya’ya maza ko mata, ko kuwa wani dai a cikin birni wanda yake naka? Ka fitar da su daga nan,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بَڧِنَّنْ سُكَثٜىٰ وَ لُوطُ «كُواْ كَنَدَ وَنِنْ دَيَكٜىٰ نَاكَ أَنَنْ؟ كُواْ مَذَنْ یَیَنْكَ مَاتَا، كُواْ یَیَنْكَ مَظَا كُواْ مَاتَا، كُواْ وَنِ دَيْ دَيَكٜىٰ نَاكَ عَبِرْنِنْ؟ كَڢِتَرْ دَسُو دُكَ دَغَ نَنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen suka ce wa Lutu, “Kana da wani naka a nan? Ko surukai, ko 'ya'ya mata da maza, ko dai kome naka da yake cikin birnin? Fito da su daga wurin,