Genesis 19:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da yana jan jiki, sai mutanen suka kama hannunsa da hannuwan matarsa da na ’ya’yansa biyu mata, suka kai su bayan birni, gama Ubangiji ya nuna musu jinƙai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا لُوطُ يَيِ تَجَنْ جِكِے، سَيْ مَلاَىِٕكُ سُكَ كَامَ حَنُّنْسَ دَ نَمَاتَرْسَ دَ نَیَیَنْسَ بِيُ مَاتَا، سُكَ ڢِتَرْدَسُو دَغَ بِرْنِنْ، سَبُواْدَ يَهْوٜىٰهْ يَيِمَسَ جِنْڧَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma da ya yi ta ja musu rai, sai mutanen suka kama hannunsa, da na matarsa, da na 'ya'yansa biyu mata, saboda jinƙan da Ubangiji ya yi masa, suka fitar da shi suka kai shi a bayan birnin.