Genesis 19:29 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka sa’ad da Allah ya hallaka waɗannan biranen kwarin, ya tuna da Ibrahim, ya kuma fitar da Lot daga masifar da ta hallaka biranen da Lot ya zauna.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
حَكَ يَا كَسَنْثٜىٰ ثٜىٰوَ أَ لُواْكَثِنْ دَ اللَّهْ يَكٜىٰ هَلَّكَ بِرَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ عَݣُورِ عِنْدَ لُوطُ يَكٜىٰدَ ذَمَ، يَا تُنَ دَ إِبْرَٰهِيمْ يَا كُمَ ڢِتَرْدَ لُوطُ دَغَ هَلَّكَرْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma sa'ad da Allah ya hallaka biranen kwarin, ya tuna da Ibrahim, ya fid da Lutu daga halakar.