Genesis 19:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wata rana ’yarsa babba ta ce wa ƙanuwarta, “Mahaifinmu ya tsufa, kuma babu wani mutum kusa a nan da zai yi mana ciki mu haifi ’ya’ya; yadda al’ada take a ko’ina a duniya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ یَرْ ڢَضٍ تَثٜىٰ وَڧَرَمَرْ «بَابَنْمُ يَاڟُوڢَ، بَاوَنْدَ ذَيْ عَوْرٜىٰمُ يَدَّ عَكَ سَابَايِ كُواْعِنَ عَدُونِيَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai 'yar farin ta ce wa ƙaramar, “Mahaifinmu ya tsufa, ba wanda zai aure mu yadda aka saba yi ko'ina a duniya.