Genesis 19:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duba, ina da ’ya’ya mata biyu waɗanda ba su taɓa sanin namiji ba, bari in kawo muku su ku yi kome da kuke so da su. Amma kada ku taɓa waɗannan mutane, gama su baƙina ne kuma dole in tsare su.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَا یَیَنَ مَاتَا بِيُ وَطَنْدَ بَسُسَنْ نَمِجِبَ؞ بَرِ إِنْڢِتُواْ مُكُ دَسُو وَجٜىٰ، كُيِ أَبِنْدَ كُكَغَ دَامَ دَسُو؞ سَيْ دَيْ كَدَ كُتَٻَ مُتَنٜىٰنَّنْ كُواْ كَطَنْ، غَمَا سُو بَڧِنَ نٜىٰ كُمَ دُواْلٜىٰ إِنْڟَرٜىٰسُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ga shi, ina da 'ya'ya mata biyu waɗanda ba su san namiji ba, bari in fito muku da su waje, ku yi yadda kuka ga dama da su, sai dai kada ku taɓa mutanen nan ko kaɗan, gama sun shiga ƙarƙashin inuwata.”