Genesis 2:16 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji Allah ya umarci mutumin ya ce, “Kana da ’yanci ka ci daga kowane itace a cikin lambun,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ يَثٜىٰ مَسَ «كَنَدَ یَنْثِ كَثِ دَغَ كُواْوَنٜىٰ إِتَاثٜىٰ نَغُواْنَرْ،
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji Allah ya yi wa mutumin umarni, ya ce, “Kana da 'yanci ka ci daga kowane itace da yake a gonar,